Shin kana
daya daga cikin wadanda ke da matsalar Jarrabawa ta Sakadare ko kuma wani dan uwanka?
To har yanzu hukumar dake shirya jarrabawar ta WAEC (west African
Examinations Council) naci gaba da yin rijista don wanda basu yiba.
Also Read: Jami'ar Qatar zata fara bayar da scholarship ga masu shiga jami'ar 2021
Domin yin
Rijista sai ka tuntubi Café mafi kusa dakai kokuma ka tuntubi wannan hukuma
kaitsaye ta hanyar shafinsu na yanar Gizo-Gizo: http://www.waecnigeria.org/
Also Read: Kust Wudil POST UTME/ Direct Entry Screening 2020/2021
Comments
Post a Comment