HUKUMAR LAFIYA TA JAHAR KANO ZATA DAUKI MA’AIKATA || 2020

Hukumar Lafiya ta Jahar Kano a karkashin Ofishin Executive Secretary Dr. Tijjani Hussaini ta sanar da cewar zata dauki ma’aikata a fanin lafiya da sauran fanoni daban-daban.

Domin Karin bayani akan fannonin da ake da bukata dakuma yadda za’a nema: Danna wannan Link

Comments